Isa ga babban shafi
Kida, Al'adu da Fina-Finai

shagulgulan Sallar azumin Ramadana a Nijar

Wallafawa ranar:

Al’ummar musulmi a sassa da dama na duniya na gudanar da bukukuwan karamar sallah wato Idil Fitr a yau juma’a, bayan kammala azumin watan Ramadana.A Najeriya Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci karkashin jagorancin mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar, ita ce ta tabbatar da ganin jinjirin watan Shawwal a jihohi da dama na kasar a yammacin jiya.A cikin shirin na musaman Abdoulaye Issa ya duba wasu daga cikin muhiman batutuwa da jama'a suka mayar da hankali a kai a Nijar.

Sallar azumin Ramadana
Sallar azumin Ramadana Zakaria ABDELKAFI / AFP
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.