Isa ga babban shafi
Afrika

Taron Shugabanin kasashen Afrika a Mauritania

A ranar lahadin wannan mako ne Shugabanin kasashen kungiyar tarayyar Afrika zasu hadu a wajen taron kungiyar don karfafa hulda tsakanin kasashen,taron  da zai gudana a birnin Nouakchot na kasar Mauritania.

Taron kasahen Afrika
Taron kasahen Afrika
Talla

Daya daga cikin manyan manufofin da shugaban kungiyar mai ci shugaban kasar Rwanda Paul Kagame, keda shine burin ganin ya wanzu a tsakankanin kasashen nahiyar ta Afrika dake fama da matsalar zuwa ci rani a kasashen turai da matasansu ke yi

A babban birnin kasar ta Mauritania da aka ginawa sabon dakin taro, sababbin hanyoyin mota da kuma Otel dukkaninsu an shiryasu tsab domin tarben babban zaman taron na AU karo na 31 da zai hada shugabanin kasashe da gwamnatocin nahiyar Afrika sama da 40 da kuma zai samu halartar shugaban Fransa Emmanuel Macron.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.