Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Najeriya da Nijar za su kafa aikin gina matatar man fetur a Katsina

Wallafawa ranar:

kasashen Nijar da Najeriya sun hada kai zasu gina matatar man fetur a jihar Katsina. Bashir Ibrahim Idris ya duba mana wannan a shirinmu na tattalin arziki.

matatar man fetur ta Baiji,
matatar man fetur ta Baiji, ©STAN HONDA/AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.