Bakonmu a Yau
Farfesa Shehu Abdullahi Zuru kan bukatar 'yan Majalisun Najeriya na fara zabensu kafin zaben shugaban kasa
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
A Najeriya yan Majalisu sun bukaci a gudanar da zabuka kama daga na yan kananan hukumomi zuwa na yan Majalisu kafi a je ga zaben Shugaban kasa.Matakin da alkalan kotu suka bayyana cewa ya yi dai dai da doka.Dangane da haka Abdoulaye Issa ya tattauana da Farfesa Shehu Abdullahi Zuru masanin dokokin shara’a a Najeriya.