Nijar
Bikin cika shekaru 58 da samun 'yancin kan kasar Nijar
Jamhuriyar Nijar ta gudanar da bukukuwan cika shekaru 58 da samun 'yancin kai, inda shugaban kasar Mouhamadou Issoufou ya jagoranci kaddamar da wani sabon asibiti a Maradi, tare da dasa itatuwa domin yaki da gurgusowar hamada.
Wallafawa ranar:
Talla
Nijar dai ta samu 'yancin kanta ne a ranar 3 ga watan Agustan 1960 daga Turawan mulkin mallaka na Faransa. Ga rahoton wakilinmu na Maradi Salissou Issa.
Bikin cika shekaru 58 da samun 'yancin kan kasar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu