Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kasar Ghana ta ayyana zaman makoki na mako guda kan mutuwar kofi Anan

Wallafawa ranar:

Gwamnatin kasar Ghana na cikin zaman makoki na tsawon mako daya, domin girmama tsohon Sakatar- Janar na Majalisar Dinkin Duniya Kofi Anan, da ya mutu a ranar Asabar a wani asibiti dake Geneva a kasar Switzerland. Bayan share tsawon shekaru 80 na zaman duniyaMarigayi Kofi Anan ya kasance haifaffen kasar Ghana ne kuma ya jagoranci Majalisar Dinkin Duniya a tsakanin shekara ta 1997 zuwa 2006.Ambassador Shuaibou Sheriff dan siyasa ne a Ghana wanda ya sha muamulla da marigayin, ya yi wa Garba Aliyu Zariya bayyani kan rashin na marigayin.

Marigayi  Kofi Annan tsohon sakatre janar na MDD  a ranar 14 otoba  2004.
Marigayi Kofi Annan tsohon sakatre janar na MDD a ranar 14 otoba 2004. ®Maxwells/Handout via REUTERS
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.