Isa ga babban shafi
Afrika ta Tsakiya

Kungiyar AU ta gana da yan tawayen Afrika ta Tsakiya

Manzannin kungiyoyin dake fada da juna a Afrika ta tsakiya ne suka kasance a wani taron sassanta juna bisa jagorancin kungiyar kasashen Afrika ta AU a yammacin kasar ta Afrika ta Tsakiya.

Faustin-Archange Touadéra,Shugaban Afrika ta Tsakiya
Faustin-Archange Touadéra,Shugaban Afrika ta Tsakiya REUTERS/Sergei Karpukhin
Talla

Kungiyoyin sun shata wasu sharuda da za su taimaka domin cimma zaman lafiya mai dorewa a Afrika ta tsakiya a cewar mai magana da yahun kungiyar kasashen Afrika ta AU Francis Che.

Manzon na kungiyar kasashen Afrika ta AU ya dau alkawalin ganawa da Shugaban kasar Faustin Archange Touadera tareda daukar nauyin mika masa litafin da kungiyoyin suka sakawa hannu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.