Isa ga babban shafi
Kamaru

Kamaru mamba a hukumar kare hakkin dan adama ta duniya

An zabi kasashen Bahrein, Kamaru da Philippines a matsayin mambobin Hukumar Kare hakkin bil’adama ta MDD a daidai lokacin da ake zargin gwamnatocin kasashen da tauye hakkin dan adam.

Tsohon shugaban hukumar kare hakkin dan adam ta Majalisar Dinkin Duniya Zeid Ra'ad al-Hussein a Geneva, Switzerland, 1 ga watan Mayu, 2017
Tsohon shugaban hukumar kare hakkin dan adam ta Majalisar Dinkin Duniya Zeid Ra'ad al-Hussein a Geneva, Switzerland, 1 ga watan Mayu, 2017 REUTERS/Pierre Albouy
Talla

Hukumar, mai wakilai 47, kashi 1 cikin 3 na wakilanta ana zaben su ne domin yin wa’adi na shekaru uku, inda a halin yanzu Kamaru, Bahrein da kuma Philippines za su kasance mambobi daga 2021-2021.

Dukkanin kasashe 18 da suka nemi wannan matsayi sun yi nasara bayan kada kuri’ar lokacin zaman da hukumar ta yi a birnin Geneva ranar juma’ar da ta gabata.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.