Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Alhaji Ali Madugu mataimakin shugaban kungiyar masu masana’antu a Najeriya kan yarjejeniyar kasuwancin bai daya a Afrika

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta kafa wani kwamiti na musamman domin sake nazari kan bukatar kasar na sanya hannu kan yarjejeniyar kasuwancin bai daya na kasashen Afirka.A karshen makon kwamitin ya gudana da wani taro tsakanin sa da masu ruwa da tsakani kan harkokin kasuwancin, wanda ya samu halartar mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osibanjo.Bayan taron mun tattauna da Alhaji Ali Madugu, mataimakin shugaban kungiyar masu masana’antu a Najeriya, kuma ga bayanin da yayi mana kan makasudin taron.

Sabon kwamitin wanda gwamnatin ta kafa yanzu haka na aikin tabbatar da ganin an samu daidaito wajen amincewar kasar ko akasin haka game da yarjejeniyar kasuwancin ta bai daya tsakanin Najeriyar da nahiyar Afrika.
Sabon kwamitin wanda gwamnatin ta kafa yanzu haka na aikin tabbatar da ganin an samu daidaito wajen amincewar kasar ko akasin haka game da yarjejeniyar kasuwancin ta bai daya tsakanin Najeriyar da nahiyar Afrika. REUTERS/Akintunde Akinleye
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.