Algeria
Sake farfado da kungiyar kasashen yankin Magreb
Algeria ta bukaci a gudanar da taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen yankin Magreb guda biyar domin farfado da kungiyar da ta share shekaru biyu ba tare da gudanar da taro ba.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar dai ta gaza gudanar da taro ne sakamakon bambancin ra’ayin da ke tsakanin Algeria da kuma Morocco.
A daya wajen ,sake farfado da kungiyar kasashen zai taimaka wajen magance wasu daga cikin matsalloli dake hana ruwa gudu ta fuskar tsaro,tattalin arziki, da siyasa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu