Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Khadija Abdullahi Iya mai neman kujerar mataimakiyar shugaban kasa a Jam'iyyar ANN

Wallafawa ranar:

Ga dukkan alamu matan Najeriya sun sake yunkuro wa domin ganin an dama da su a siyasar kasar wajen samun gurabu a zaben shekara mai zuwa. Yanzu haka Jam’iyyar ANN ta dauki Khadija Abdullahi Iya a matsayin wadda za tayi takarar mataimakin shugaban kasa a zaben watan Fabarairu.Wakilinmu Muhammad Sani Abubakar ya tattauna da ita kan takarar ta da kuma abinda suke da shi ga Yan Najeriya kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

Khadija Abdullahi Iya 'yar takarar mataimakiyar shugaban kasa a Najeriya karkashin Jam'iyyar ANN.
Khadija Abdullahi Iya 'yar takarar mataimakiyar shugaban kasa a Najeriya karkashin Jam'iyyar ANN. RFI hausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.