Isa ga babban shafi
Najeriya

An gano gawarwakin mutane a Kajuru dake Kaduna

Gwamnan jihar Kaduna a Najeriya,ya ce yan sanda sun gano gawarwakin mutane 66 da suka hada da yara 22 ,mata 12 da aka hallaka a yankin Kajuru dake jihar ta Kaduna.

Yan Sanda a jihar Kaduna
Yan Sanda a jihar Kaduna REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Wannan dai na zuwa ne ana gobe assabar  al'umar kasar kimanin milyan 84 dake da rijistar katin zabe  za su halarci ruhunan zaben Shugaban kasa,bangaren gwamnati,ta sanar da girke kusan yan sanda dubu 300 da zasu mayar da hankali don tabbatar da tsaro a sassan kasar, duk da cewa ana fargabar tarzoma a wasu yankunan kasar kamar dai yadda rahotanni ke nuni.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.