Najeriya
An gano gawarwakin mutane a Kajuru dake Kaduna
Gwamnan jihar Kaduna a Najeriya,ya ce yan sanda sun gano gawarwakin mutane 66 da suka hada da yara 22 ,mata 12 da aka hallaka a yankin Kajuru dake jihar ta Kaduna.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan dai na zuwa ne ana gobe assabar al'umar kasar kimanin milyan 84 dake da rijistar katin zabe za su halarci ruhunan zaben Shugaban kasa,bangaren gwamnati,ta sanar da girke kusan yan sanda dubu 300 da zasu mayar da hankali don tabbatar da tsaro a sassan kasar, duk da cewa ana fargabar tarzoma a wasu yankunan kasar kamar dai yadda rahotanni ke nuni.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu