Isa ga babban shafi
Nijar

Adadin mutanen da suka mutu a Diffa ya karu

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren da ‘yan Boko Haram suka kai a wasu kauyukan jihar Diffa da ke Jamhuriyar Nijar sun kai 12 a cewar kungiyar kare hakkin bil’adama da ke yankin.

Wasu daga cikin sojin Nijar da ke yaki da Boko Haram
Wasu daga cikin sojin Nijar da ke yaki da Boko Haram ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

Jihar Diffa ta kasance daya daga cikin yankunan da yan Boko Haram ke ci gaba da kai hare-hare tare da kisan jama’a da dama.

Shugaban kasar Nijar Mamadou Issifou da jimawa ya dau alkawalin aikewa da dakarun kasar yankin ,mataki da ya taimaka wajen dawo da tsaro a wasu kauyuka,wanda hakan ya baiwa manoman yankin damar sake komawa ga ayukan noma.

Marah Mamadou jagoran kungiyoyin fararen hula ne a yankin na Diffa, wanda ya ziyarci daruruwan mutanen da suka samu mafaka a garin na Diffa ya na mai cewa.

00:48

Harin Boko Haram a Diffa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.