Adadin mutanen da suka mutu a Diffa ya karu
Adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren da ‘yan Boko Haram suka kai a wasu kauyukan jihar Diffa da ke Jamhuriyar Nijar sun kai 12 a cewar kungiyar kare hakkin bil’adama da ke yankin.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Jihar Diffa ta kasance daya daga cikin yankunan da yan Boko Haram ke ci gaba da kai hare-hare tare da kisan jama’a da dama.
Shugaban kasar Nijar Mamadou Issifou da jimawa ya dau alkawalin aikewa da dakarun kasar yankin ,mataki da ya taimaka wajen dawo da tsaro a wasu kauyuka,wanda hakan ya baiwa manoman yankin damar sake komawa ga ayukan noma.
Marah Mamadou jagoran kungiyoyin fararen hula ne a yankin na Diffa, wanda ya ziyarci daruruwan mutanen da suka samu mafaka a garin na Diffa ya na mai cewa.
Harin Boko Haram a Diffa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu