Isa ga babban shafi
Afrika

Taron kawo karshen ta'addanci a Afrika

Yaki da halasta kuddaden haram, da kuma daukar nauyin ayukan ta’áddanci da ke ci gaba da wahalar da kasashe da dama a yankunan dake amfani da kuddaden bai daya na Cfa ne, babban makasudin zaman taron ministocin kudin kasashen yankin da aka fara a jiya alhamis a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijer,zai taimaka don kawo karshen lamarin.

Taron kasashe don kawo karshen kwarrarar yan jihadi a Afrika
Taron kasashe don kawo karshen kwarrarar yan jihadi a Afrika BOUREIMA HAMA / AFP
Talla

Manazarta dake halartar wannan taro a Nijar sun bayyana cewa,mudin Shugabanin kasashen yankin suka kasa samar da hanyoyin da suka dace wajen dakile kwarrarar mayakan jihadi dake samun goyan bayan wasu manyan kasashen Duniya,

Rahoton daga masana zai taimaka zuwa kasashen Afrika don tanttance wasu daga cikin manufofin da za su taimaka cikin dan karamin lokacin don kawo karshen haka a yankin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.