Isa ga babban shafi
Tarayyar Afirka

An bude taron ministocin kasashen Afirka karo na 35 a Yamai

Yau alhamis aka bude taron koli karo na 35 da ya hada ministocin harkokin wajen kasashen Afirka a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar.Babban aikin da ke gaban mahalarta taron wanda zai share tsawon yini biyu, shi ne tsara muhimman batutuwan da shugabannin kasashen nahiyar za su tattauna a kai a ranar 7 ga wannan wata.AbdoulKarim Ibrahim Shikal ya aiko mana da karin bayani cikin rahoton da ya hada.

An bude taron ministocin harkokin waje na kungiyar kasashen Afirka AU karo na 35 a birnin Yamai.
An bude taron ministocin harkokin waje na kungiyar kasashen Afirka AU karo na 35 a birnin Yamai. RFI
Talla
03:07

An bude taron ministocin kasashen Afirka karo na 35 a Yamai

Abdoulkarim Ibrahim

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.