Sahel
Majalisar Dinkin Duniya za ta tallafa wa yankin Sahel a bangaren tsaro
Daya daga cikin matsalolin da suka addabi kasashen Afirka, musamman Yankin Sahel shine matsalar tsaro, kuma wannan na daga cikin abinda shugabannin kasashen Afirka suka tattauna a wajen taron da suka yi a Jamhuriyar Nijar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Sai a biyo mu a shirin Bakonmu A Yau don sauraron cikakken zantawar da Abdoulkarim Ibrahim Shikal yayi da mataimakiyar magatakardar Majalisar Dinkin Duniya, Amina Mohammed, inda ta bayyana kokarin da Majlisar ta yi, kuma take ci gaba da yi na tallafa wa yankin Sahel a bangaren tsaro.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu