Isa ga babban shafi
Sahel

Majalisar Dinkin Duniya za ta tallafa wa yankin Sahel a bangaren tsaro

Daya daga cikin matsalolin da suka addabi kasashen Afirka, musamman Yankin Sahel shine matsalar tsaro, kuma wannan na daga cikin abinda shugabannin kasashen Afirka suka tattauna a wajen taron da suka yi a Jamhuriyar Nijar.

Abdoulkarim Ibrahim Shikal tare da Amina Mohammed, mataimakiyar Babban Sakataren Majlisar Dinkin Duniya
Abdoulkarim Ibrahim Shikal tare da Amina Mohammed, mataimakiyar Babban Sakataren Majlisar Dinkin Duniya RFI Hausa
Talla

Sai a biyo mu a shirin Bakonmu A Yau don sauraron cikakken zantawar da Abdoulkarim Ibrahim Shikal yayi da mataimakiyar magatakardar Majalisar Dinkin Duniya, Amina Mohammed, inda ta bayyana kokarin da Majlisar ta yi, kuma take ci gaba da yi na tallafa wa yankin Sahel a bangaren tsaro.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.