Najeriya-Goza
Al'ummar Goza na murnar dawowar sarkinsu bayan hijirar shekara 5
Garin Gwoza ya fada cikin murna da bukukuwa saboda Sarkin garin Alhaji Mohammed Shehu-Timta ya koma gida jiya bayan kwashe sama da shekaru biyar ya na gudun hijira tun lokacin da mayakan Boko Haram su ka karbe gari a shekara ta 2014. Wakilunmu Bilyaminu Yusuf ya je garin na Gwoza kuma ga rahoton da ya hada mana.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu