Neman mafita tsakanin Najeriya da Nijar kan hare - haren 'yan bindiga
Kamarin Hare haren yan bindiga kan iyakar Nijar da Najeriya da ke kisa da satar mutane don neman kudin fansa, satar shanu da saka dubban iyalai gudun hijira ya sa gwamnonin Jihohin Katsina, Sokoto da Zamfarasuka halarci taron kwanaki biyu da gwamnan Maradi Zakari Umaru yashirya don daukar matakai a kan wannan matsala ta tsaro. Wakilin mu Salisou Issa daga Maradi Jamhuriya Nijar ya hada mana wannan rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Neman mafita tsakanin Najeriya da Nijar kan hare - haren 'yan bindiga
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu