Isa ga babban shafi
Muhalli-Kano

Kano ke kan gaba wajen fama da gurbacewar Iska a Afrika - Masana

Wani rahoto da wata cibiya a kasar Switzerland mai suna IQAIR Airvisual ta fitar, ya sanya birnin Kano na arewacin Najeriya kan gaba a cikin biranen dake fama da matsalar gurbatacciyar iska a nahiyar Afrika.Rahoton wanda cibiyar dake bibiyar ingancin muhalli a duniya ta fitar, yace birnin Kamfala na Uganda ne ke biye da Kano a baya, sai kuma Addis Ababa na Habasha dake matsayi na uku.Daga Kanon wakilinmu Abubakar Abdulkadir DanGambo ya hada mana rahoto kan batun gubacewar iskar.

Hukumar lafiya ta Duniya WHO, tace a shekarar 2012, kimanin mutane dubu 46 da 750 suka mutu sakamakon gubacewar iska a Najeriya.
Hukumar lafiya ta Duniya WHO, tace a shekarar 2012, kimanin mutane dubu 46 da 750 suka mutu sakamakon gubacewar iska a Najeriya. Phys.org
Talla
03:03

Kano ke kan gaba a fama da gurbacewar Iska a Afrika - Masana

Abubakar Dangambo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.