Burkina Faso
An gano ma'aikata da suka bace a Burkina Faso
A Burkina Faso ,hukumomin kasar sun sanar da gano mutane hudu da ake zaton an yi awon gaba da su,bayan da aka gano motar su a wani yanki dake kudu maso yammacin kasar a marecen jiya.
Wallafawa ranar:
Talla
Mutanen dake aiki da kamfanin sadarwa na Backbone na kasar sun hada da wasu yan Burkina faso uku da wani dan yankin Asiya.
Gwamnatin Burkina Faso ta cimma yarjejeniya da kamfanin kasar China na Huawei wajen fadada hanyoyin sadarwa a fadin kasar, wanda hakan ke sa wasu daga cikin ma’aikantan kamfanin isa yankuna dake tattare da hatsarin gaske.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu