Najeriya
Kalaman kakakin Gwamnan Osun Ismail Omipidan kan rundunar Amatekun
Wasu Kungiyoyin matasa daga Jihohin Yarbawa sun gudanar da zanga zanga yau Talata don nuna goyan bayan su ga shirin kafa rundunar tsaro ta Amatekun domin kare lafiyar jama’a da dukiyoyin su.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan na zuwa ne a dai dai lokacin da gwamnatin Najeriya ke kin amincewa da matakin wadda ta ce ya saba dokar kasa.
Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Ismail Omipidan, mai Magana da yawun Gwamnan Jihar Osun, Adegboyega Oyetola, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
Kalaman kakakin Gwamnan Osun Ismail Omipidan kan rundunar Amatekun
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu