Wasanni
CAF ta fitar da jadawalin wasannin neman gurbin gasar cin kofin duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 08:29
Shirin duniyar wasanni na wannan lokacin ya maida hankali ne kan jadawalin da hukumar kwallon kafa ta Afrika wato CAF ta fitar a ranar talata, na yadda kasashen nahiyar za su fafata a wasannin neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya, wadda za ta gudana a kasar Qatar.