Yemen-Saudiya
MDD ta bukaci tsawaita matakan tsagaita bude wuta a Yemen
Wani manzon musamman na MDD a kasar Yemen, ya nemi a tsawaita yarjejeniyar tsagiata wutan da zata kawo karshe yau Lahadi, don rarraba kayan agaji a kasar. Ismail Ould Sheikh Ahmed yayi kiran ne bayan da a jiya Asabar aka gwabza rikici a kasa, tsakanin sojan kasar da ‘yan tawaye.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Dama ba a gayyaci ‘yan tawayen Huthi masu fada da gwamnatin Abdorabbo Masiur Hadi, a tattaunawar zaman lafiyan da ake a kasar Saudi Arabiya ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu