US-Afghanistan
An kashe Sojojin Amurka a Afghanistan
Ma’aikatar tsaron Amurka ta ce an kashe ‘yan kasarta 4 a wani mumunar hari da aka kai kan sansani sojin kasar mafi girma da ke Afghanistan.
Wallafawa ranar:
Talla
Mayakan Taliban sun dau alhakin hari a arewacin Kabul da jikkata jami’an tsaro 16.
Kamfanin dilanci labaran Faransa, AFP, ya rawaito cewa wanda ya kai harin leburar ne da ke aiki a kusa da sansani sojin.
Amurka ta bayyana takaicinta da rashin Jami'an ta, tare da bayyana samun karuwan rashin tsaro a kasar da dakarun NATO suka kawo karshan ayyukansu na kusan shekaru biyu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu