Dakarun Bangladesh sun kashe yan ta"ada a wani samame
A yankin Habashpur na kasar Bangladesh dakarun kasar sun kai wani samame tareda samun nasarar kashe wasu yan ta"ada biyar.An yi musayar wuta tsakanin yan ta"ada da dakarun kasar a wannan samame,inda hukumomin kasar suka tabbatar da ci gaba da yakar kungiyoyin yan ta"ada dake kokarin wargaza batun tsaro a kasar.
Wallafawa ranar:
Tun a shekarar bara dai ne hukumomin kasar suka dau matakan yaki da yan t"ada tareda kara yawan jam"ian tsaro a wasu shigayen bicinke.
A zaman yanzu hukumomin kasar sun sanar da gudanar da bincike cikin dan gajeren lokaci domin tattance kungiyar yan ta"adan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu