Lebanon
Sojin Lebanon sun kwace yankin da ya rage a karkashin IS
Rundunar sojin kasar Lebanon ta bayyana samun nasarar kwace yanki na uku mafi muhimmanci da ke karkashin mayakan IS da ke arewa maso gabashin kan iyakarta da kasar Syria.
Wallafawa ranar:
Talla
Tun a jiya ne, sojin Lebanon suka kaddamar da farmaki kan yankin Ras Baalbek, yankin kasar tilo da ya rage a karkashin mayakan IS, wadda ta mamaye tun a shekarar 2014.
Sojin kasar 10-ne suka jikkata, yayinda suka hallaka mayakan kungiyar ta IS guda ashirin.
Wani mazaunin kauyen na Ras Baalbek, ya ce sun yi matukar farincikin fatattakar mayakan da aka yi daga yankin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu