Isa ga babban shafi
Turkiya-Saudiya

Saudiya ta amsa kashe dan jarida Khashoggi

Hukumomin Saudiya sun tabbatar da mutuwar dan jaridar nan da ya bata a ofishin jakadancin kasar dake Turkiya. Sanarwar dake zuwa yan lokuta bayan da wasu manyan kasashe suka nuna damuwa tareda sanar da daukar matakan ladabtarwa zuwa Saudiya.

Masu zanga-zanga nuna goyan baya zuwa marigayi Jamal Khashoggi
Masu zanga-zanga nuna goyan baya zuwa marigayi Jamal Khashoggi OZAN KOSE / AFP
Talla

Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa sanarwar da Saudiya ta bayar dangane da mutuwar Jamal Kashoggi na a matsayin Karin haske zuwa ga masu bincike.

A karshe hukumomin Saudiya sun dakatar da wasu jami`an ta dake kula da tsaro dama bayanai da ake sa ran suna da hannu a kisan Kashoggi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.