Shugaba Kim ya kamala ziyara China
Shugaban kasar Korea ta Arewa Kim Jong Un ya kamala ziyara ta yuni 4 da ya kai Beijing na kasar China inda ya tattauna da takwaransa na China Xi Jinping.
Wallafawa ranar:
Shugananin biyu sun samu tattauna dangane da batutuwa da suka jibanci kasuwanci,Diflomasiya dama tsaro tsakanin kasashen biyu, wanda hakan ke nuna ta yada Korea ta Arewa ke kokarin samun goyan bayan China dangane da barrazanar Amurka
Rahotanni dazun nan na cewa wani jirgin kasa na musamman daya dauko shugaban Korean ya dauke shi zuwa kasarsa.
‘Yan jaridu sun hango jirgin kasan na musamman a lokacin da ya dauki shugaba Kim Jong Un zuwa gida.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu