Isa ga babban shafi
China-Korea ta Arewa

Shugaba Kim ya kamala ziyara China

Shugaban kasar Korea ta Arewa Kim Jong Un ya kamala ziyara ta yuni 4 da ya kai Beijing na kasar China inda ya tattauna da takwaransa na China Xi Jinping.

Shugaba Kim Jong-un da maidakinsa Ri Sol-ju, a lokacin kama hanya zuwa China
Shugaba Kim Jong-un da maidakinsa Ri Sol-ju, a lokacin kama hanya zuwa China KCNA via REUTERS
Talla

Shugananin biyu sun samu tattauna dangane da batutuwa da suka jibanci kasuwanci,Diflomasiya dama tsaro tsakanin kasashen biyu, wanda hakan ke nuna ta yada Korea ta Arewa ke kokarin samun goyan bayan China dangane da barrazanar Amurka

Rahotanni dazun nan na cewa wani jirgin kasa na musamman daya dauko shugaban Korean ya dauke shi zuwa kasarsa.

‘Yan jaridu sun hango jirgin kasan na musamman a lokacin da ya dauki shugaba Kim Jong Un zuwa gida.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.