Indiya ta fusata da katsalandan din kasashen duniya kan Kashmir
Indiya tayi Allah-wadai da abinda ta bayyana da yunkurin katsalandan da kasashe ke kokarin yi kan rikicin yankin Kashmir tsakaninta da Pakistan.
Wallafawa ranar:
Jakadan kasar ta Indiya a zauren majalisar dinkin duniya Syed Akbaruddin, ya bayyana, haka, yayin zaman da kwamitin sulhu na majalisar yayi kan yankin na Kashmir a a Juma’ar nan, karo na farko cikin shekaru 50.
A ranar ta Juma'a dai sai da aka yi arrangama tsakanin yan sanda da masu zanga-zangar adawa da matakin Indiya na soke kwarya-kwaryar yancin yankin na Kashmir dake karkashinta a farkon wannan wata, abinda yasa Pakistan rugawa zauren majalisar dinkin duniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu