Isa ga babban shafi
EU-Africa

'Yan gudun hijira: EU za ta tallafa wa Afrika

Kungiyar Kasashen Turai ta yi tayin bai wa kasashen Afirka tallafi da kuma saukaka samun bizar shiga yankin ga baki domin dakile yadda matasan Afirka ke kwarara Turai ta hanyar da bata kamata ba.

Shugabannin kasashen Turai da na Afrika
Shugabannin kasashen Turai da na Afrika REUTERS/Darrin Zammit Lupi
Talla

Wani daftari mai shafuka 17 da ake saran taron shugabanin a yau zai amince da shi a Malta, ya kunshi matakai 12 da za a amince da shi a matsayin hanyoyin yaki da talauci da kuma magance matsalar tsaro.

Rahotanni sun ce shugabanin Afirka sun gabatar da korafin jama’arsu kan yadda ake karbar haraji mai yawa lokacin da suke kokarin tura kudi gida.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.