Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Mustapha Marafa kan taron yaki da cutar Sida na MDD a Turai

Wallafawa ranar:

Majalisar Dinkin Duniya ta soma taron yaki da cutar Sida ko HIV/Aids a yau Laraba inda hukumomi daga sassan kasashen duniya zasu yi muhawara a kan yadda za a magance matsalar wariyar da masu dauke da cutar ke fuskanta da kuma yadda za a yaki cutar daga nan zuwa shekarar 2030.

BERTRAND GUAY / AFP
Talla

Sai dai an haramtawa kungiyoyin kare hakkin ‘yan luwadi da madigo shiga zauren taron kamar yadda kasashen Rasha da Kamaru da Tanzania da kuma kungiyoyin kasashen musulmi suka bukata.

Awwal Janyau ya tattauna da Mustapha Marafa babban jami’in gudanarwar hukumar yaki da cutar Sida a jihar Zamfara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.