Isa ga babban shafi
EU- Afrika

EU ta kulla yarjejeniyar cinikayya da Afrika

Hukumar tarayyar turai ta kulla yarjejeniyar cinikayya da kasashen Afrika guda shida da suka hada da Botswana da Lesotho da Mozambique da Namibia da Swaziland da Afrika ta kudu.

Yarjejeniyar cinikayyar za ta bai wa kasashen na Afrika damar shigo da kayayyakin da Turai ke kerawa
Yarjejeniyar cinikayyar za ta bai wa kasashen na Afrika damar shigo da kayayyakin da Turai ke kerawa AFP/ PHILIPPE HUGUEN
Talla

Yarjejeniyar wadda aka kulla a Botswana za ta bai wa kasashen damar kutsawa nahiyar Turai domin gudanar da harkokin kasuwanci ba tare da shamaki ba.

Har ila yau yarjejeniyar za ta saukake wa kasasehen shigo da kayayyakin da ake kerawa a Turai ba tare da biyan kudin fito ba.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.