Israel
Netanyahu na Isra'ila zai ziyarci Afrika
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya kintsa domin kai ziyara kasashen Afrika da ke kudo da sahara, inda zai kulla huldar kasuwanci.
Wallafawa ranar:
Talla
A karon farko kenan da Netanyahu zai ziyarci yankin a matsayinsa na Firaminista, inda zai isa Uganda da Kenya da Habasha da kuma Rwanda.
Ofishin Netanyahu ya ce, wannan zaiyar na zuwa ne a dai dai lokacin da Isra’ila ke shirin ware dalar Amurka miliyan 13 domin karfafa huldar kasuwanci da kasashen Afrika.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu