Isa ga babban shafi
Nicaragua

Daniel Ortega na kan hanyar sake lashe zaben kasar

A yau lahadi yan kasar Nicaragua za su jeffa kuri’ar zaben Shugaban kasa, zaben da ake sa ran Daniel Ortega shugaban kasar mai ci zai lashewa.Ortega na kokarin ganin ya sake samu wanni sabon wa’adi na uku na shekaru biyar a kujerar shugabancin kasar ta Nicaragua. 

Daniel Ortega,Shugaban kasar Nicaragua
Daniel Ortega,Shugaban kasar Nicaragua REUTERS/Oswaldo Rivas
Talla

Shugaba Ortega na a matsayin mutumen da ya taka gaggarumar rawa wajen samar da inci kan kasar tareda kasancewa cikin mayyakan sukuru dake dauke da makamai a lokacin.
An dai zabe shi a matsayin Shugaban kasar a shekarar ta 1980, mutumen da tun bayan sake zabin sa a shekara ta 2006 aka daina gani sa a baine jama’ inda wasu rahotani ke nuni cewa ba shi da isasar lafiya.
Ya na jagorantar kasar da matar sa wacce ke rike da mukamin mataimakiyyar Shugaban kasa.
Yayinda ya’an su ke rike da muhiman mukamai ta fuskar Diflomasiya Nicaragua.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.