Isa ga babban shafi
Poland

Gida mai hawan biyu na rushe a kasar Poland har mutane 6 sun mutu

Mutane shida ne suka gamu da ajalinsu a kasar Poland sakamakon faduwar wani bene mai hawa biyu a yammacin kasar. 

Masu Zanga zangar da aka taba gudanarwa a tsakiyar Poland wasu shekaru can baya.
Masu Zanga zangar da aka taba gudanarwa a tsakiyar Poland wasu shekaru can baya. rfi
Talla

Cikin mamatan akwai yara kanana guda biyu.

Majiyoyin samun labarai na cewa tsautsayin ya auku ne sakamakon fashewar ukunyan iskar gas.

Akwai wasu mutanen biyar da suka sami raunuka.

Ministan Harkokin cikin gida na kasar Mariusz Blaszczak ya shaidawa manema labarai cewa babu sauna mutane da ginin ya rufe a kasa
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.