Poland
Gida mai hawan biyu na rushe a kasar Poland har mutane 6 sun mutu
Mutane shida ne suka gamu da ajalinsu a kasar Poland sakamakon faduwar wani bene mai hawa biyu a yammacin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Cikin mamatan akwai yara kanana guda biyu.
Majiyoyin samun labarai na cewa tsautsayin ya auku ne sakamakon fashewar ukunyan iskar gas.
Akwai wasu mutanen biyar da suka sami raunuka.
Ministan Harkokin cikin gida na kasar Mariusz Blaszczak ya shaidawa manema labarai cewa babu sauna mutane da ginin ya rufe a kasa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu