Isa ga babban shafi
Korea ta Arewa-Amurka

Ana sa ran Amurka da Korea ta Arewa su koma teburin tattaunawa

Kafafen yada labarai na kasar Korea ta Arewa sun bayyana cewa nan bada dadewa ba, kasar da kuma Amurka zasu tattauna don kawo karshen tsamin da dangantakarsu ta yi.Choe Son Hui babbar darakatar ma’aikatar harkokin wajen Korea ta Arewa ce ta bayyana haka, yayin wata ganawa da ta yi da manema labarai a birnin Beijing na kasar China. 

Hoton shugaban Korea ta Arewa  Kim Jong Un  yayin da yake kallon wani atasaye na soja.
Hoton shugaban Korea ta Arewa Kim Jong Un yayin da yake kallon wani atasaye na soja. Reuters/路透社
Talla

Bayanin Son Hui ya zo ne bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya ce a shirye yake ya tattauna da shugaban kasar Korea ta Arewa Kim Jong Un domin tattaunawa kan yadda za’a kawo karshen zaman doya da man ja tsakani Korea ta Arewa da wasu kasashen Duniya.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.