Turai
Gurbataccen Kwai ya fara isa Asiya daga Turai
Badakalar yaduwar gurbataccen kwai da ta mamaye kasashen Turai 15, ta fara shafar nahiyar Asia, in da a baya-bayan nan matsalar ta isa Hong Kong.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministocin kasashen Turai da manyan jami’an kula da lafiyar abinci, za su gudanar da taro a ranar 26 ga watan Satumba, a wani yunkuri na kawo karshen zarge-zargen da kasashen nahiyar ke yi wa juna dangane da yaduwar kwan.
Matsalar dai ta haifar da tayar da jijiyoyin wuya tsakanin Belgium da Netherland da Jamus, da suka kasance kan gaba a jerin kasashen da matsalar ta fi shafa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu