Isa ga babban shafi
Turai

Gurbataccen Kwai ya fara isa Asiya daga Turai

Badakalar yaduwar gurbataccen kwai da ta mamaye kasashen Turai 15, ta fara shafar nahiyar Asia, in da a baya-bayan nan matsalar ta isa Hong Kong.

Badakalar gurbataccen kwan ta haddasa taya da jijiyoyin wuya tsakanin kasashen Turai
Badakalar gurbataccen kwan ta haddasa taya da jijiyoyin wuya tsakanin kasashen Turai Reuters
Talla

Ministocin kasashen Turai da manyan jami’an kula da lafiyar abinci, za su gudanar da taro a ranar 26 ga watan Satumba, a wani yunkuri na kawo karshen zarge-zargen da kasashen nahiyar ke yi wa juna dangane da yaduwar kwan.

Matsalar dai ta haifar da tayar da jijiyoyin wuya tsakanin Belgium da Netherland da Jamus, da suka kasance kan gaba a jerin kasashen da matsalar ta fi shafa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.