Isa ga babban shafi
Korea ta Arewa

Rasha da Faransa sun yi gargadi kan Korea Ta Arewa

Shugaban Rasha Vladmir Putin ya gargadi yiwuwar samun gagarumin tashin hankali a tsibirin Koriya ta Arewa, yayin da a bangare guda Ministan Harkokin Wajen Faransa Jean Yves Le Drien ya gargadi yiwuwar rikicin ya shafi nahiyar Turai.

Gwaje-gwajen makamin nukiliya da Korea ta Arewa ta yi sun janyo ma ta caccaka daga kasashen duniya
Gwaje-gwajen makamin nukiliya da Korea ta Arewa ta yi sun janyo ma ta caccaka daga kasashen duniya REUTERS/Toru Hanai
Talla

A ranar Talatar da ta gabata ne, Korea ta Arewa ta harba makami mai linzami ta sararin samaniyar Japan zuwa tekun Pacific, abin da ya karfafa fargaba game da shirinta na makamin Nukilya.

Gwajen-gwajen Koriya Ta Arewa sun haifar da cacar-baka tsakaninta da Amurka, yayin da Majalisar Dinkin Duyniya ta kakaba wa kasar takunkumai.

Shugaban Rasha Vladmir Putin ya ce, zaman tattaunawar keke da keke ne kawai zai kawo karshen wannan takardama

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.