Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin masu saurare dangane da barazanar shugaban Amurka Donald Trump ga Koriya ta arewa kan batun gwajin makamin Nukiliya

Wallafawa ranar:

Shirin ra'ayoyin ku masu saurare na yau Alhamis tare da Abdullahi Isah ya baku damar tofa albarkacin bakinku dangane da barazanar da shugaban Amurka Donald Trump ya yi ga takwaransa na Koriya ta Arewa a zauren majalisar dinkin duniya kan gwajin makamin Nukiliyar da yake ci gaba da yi, in da yayi ikirarin murkushe kasar.

Barazanar shugaban Amurka kan Koriya ta arewa dangane da gwajin makamin Nukiliya.
Barazanar shugaban Amurka kan Koriya ta arewa dangane da gwajin makamin Nukiliya. REUTERS/Nacho Doce/File Photo
Talla

14:51

Ra'ayoyin masu saurare dangane da barazanar shugaban Amurka Donald Trump ga Koriya ta arewa kan batun gwajin makamin Nukiliya

Abdoulaye Issa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.