Isa ga babban shafi
Falesdinu

Taron kwamitin sulhu kan matakin Donald Trump

A yau ne Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya zai gudanar da taron gaggawa domin tattauna matsayin shugaba Donald Trump wanda hakan zai kawo koma baya ga kokarin samar da zaman lafiya a gabas ta tsakiya.

Gidajen Isra'ila a filayen Falesdinu
Gidajen Isra'ila a filayen Falesdinu
Talla

Kasashe 8 da suka hada da Bolivia da Birtaniya da Faransa da Italia da Senegal da Sweden da Uruguay suka bukaci gudanar da taron.

Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres yayi Allah wadai da matakin inda yake cewa ta hanyar tattaunawa ne kawai za’a warware matsalar Israila da Falasdinu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.