Isa ga babban shafi
Saudiya

Taron kungiyar kasashen Larabawa kan kisan Falesdinawa

Kasar Saudi Arabia ta kira taron kungiyar kasashen Larabawa gobe alhamis domin tattauna kisan gillar da Israila ta yiwa Falasdinawa sama da 60 ranar litinin.

Shugabanin Kungiyar kasashen Larabawa
Shugabanin Kungiyar kasashen Larabawa REUTERS/Hamad I Mohammed
Talla

Kamfanin dillancin labaran MENA yace taron zai baiwa ministocin harkokin wajen kasashen tattauna matakin na Israila da kuma jaddada matsayin su na kin amincewa da matakin Amurka na bude ofishin Jakadancin ta a Birnin Kudus.

Ita ma Turkiya ta kira irin wannan taron, bayan ta kori Jakadan Israila da dake kasar ta, matakin da Israilan ta mayar da martani akai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.