Saudiya
Sama da Musulmi miliyan 2 sun gudanar da tsayuwar Arfa
Sama da Musulmi miliyan biyu ne a yau Litinin, suka gudanar da tsayuwar Arfa a birnin Makkah da ke kasar Saudiya, daya daga cikin manyan ginshikan ibadar aikin Hajji.A bana dai mahukunta a kasar Saudiyya, sun dauki tsauraran matakai musamman na tsaro domin tabbatar da cewa aikin ya gudana a cikin tsananki da kwanciyar hankali.
Wallafawa ranar:
Talla
Sama da Musulmi miliyan 2 sun gudanar da tsayuwar Arfa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu