Bakonmu a Yau
Dr Aminu Umar kan barazanar Amurka ta kulle Ofishin jakadancin Falasdinu
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:18
Amurka ta sanar da aniyarta ta rufe Ofishin jakadancin Falasdinu da ke birnin Washington DC, a wani mataki da shugaba Trump ke kokarin tilastawa Falasdinawan amincewa da tayinsa na zama kan teburin shawara bisa nasa shirin bijiro da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya.Kan haka muka tuntubi Dr Aminu Umar na kwalejin Kimiyya da Fasahata ta Kaduna a tarayyar Najeriya, inda yayi mana fashin baki kan tasasirin wannan mataki na Amurka.