Isa ga babban shafi
Najeriya-MDD

A zuba wa Afrika jari don bunkasa kanta- Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bukaci kasashen da suka ci gaba da su zuba jari a Afrika domin ganin ta samu ci gaba wajen tsayawa da kafafuwanta, wanda hakan zai magance rikice-rikice da kuma kaura zuwa kasashen duniya.

Nigerian President, Muhammadu Buhari delivering speech at UN
Nigerian President, Muhammadu Buhari delivering speech at UN Femi Adeshina/ Facebook
Talla

A yayin da yake gabatar da jawabinsa a babban zauren Majalisar Dinkin Duniya, shugaban ya tabo batutuwa da dama da suka hada da matsalar tsaro da yadda masu tsatsauran ra’ayi ke amfani da kafofin sada zumunta suna aikata laifuka da yaki da cin hanci da rashawa da muhimmancin bada ilimi da kuma tallafa wa marasa karfi.

Shugaban ya bayyana samar da kasar Falasdinu mai cin gashin kanta a matsayin muhimmiyar hanyar warware rikicinta da Isra'ila.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.