Mu Zagaya Duniya
Kasashen Duniya sun soma mayar da martani dangane da rikicin Iran da Amurka
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:11
Kasar Iran tayi watsi da zargin Amurka cewar ita ta kai hari kan wasu jiragen tankunan daukar mai a mashigin tekun Oman, wanda yanzu haka ya haifar da tankiya.A cikin shirin Mu zagaya Duniya Garba Aliyu Zaria ya mayar da hankali a kai, tareda duba wasu daga cikin labaren Duniya.