Isa ga babban shafi
Tunisiya

An samu canji a cikin manyan sojin kasar Tunisia

Gwabnatin Rukon kwaryar kasar Tunisia, ta kori manyan jami’an yan sandan kasar guda 30, da suka yi aiki a karkashin tsohon shugaban kasar, Zine El Abidine Ben Ali.Praministan kasar, Mohammed Ghannouchi, ya nada wani Babbaan hafsan soji, a matsayin Babban jami’in tsaron kasar. 

Praministan kasar Tunisiya Mohammed Ghannouchi
Praministan kasar Tunisiya Mohammed Ghannouchi REUTERS/Zoubeir Souissi
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.