Isa ga babban shafi
Cote d’ivoire

Kalaman kasar France kan kazamcewar rikicin kasar Cote-D’Ivoire

Kasar Faransa tace dole ne shugaba Laurent Gbagbo ya sauka daga kan mulki, dan kawo karshen rasa rayuka fararen hula da ake samu a cikin kasar.Kakakin ma’aikatan harkokin wajen kasar, Bernard Valero, ya bayayna bakin cikin Faransa kan barin barin wutar da ake yi yanzu haka.Ya kuma zargi shugaba Gbagbo da hannu a ciki.  

Soji rike da tutar kasar France kan tankar yaki da aka karba daga bangaren Laurent Gbagabo
Soji rike da tutar kasar France kan tankar yaki da aka karba daga bangaren Laurent Gbagabo REUTERS/Suhaib Salem
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.