Isa ga babban shafi
Najeriya

Hukumar zabe a Najeriya ta sanar da cewa Goodluck Jonathan ya yi nassarar lashe zaben shugaban kasa

Shugaban Hukumar zaben mai zaman kanta a tarrayar Najeriya, Farfesa Attahiru Jega, ya bayyana cewa shugaba Goodluck Jonathan, a matsayin zababen shugaban kasa a zaben shugabankasar da ya gudana. Yayin da yake bayyana sakamakon, shugaban ya bayyana cewa:“ Ni Attahiru Muhammadu Jega, na tabbatar da cewa, Goodluck Jonathan, na Jam’iyar PDP, wanda ya cika ka’idodin takara, da kuma samun mafi yawan kuri’u, ya zama zababben shugaban kasar Najeriya.” Goodluck Jonathan, na Jam’iyar PDP ya samu kishi 57 cikin 100 ,sama da milyon 22 na kuri’un da aka kada.Muhammadu Buhari na CPC ya samu kishi 31bisa 100 ,kimanin kuri’u milyon 12. 

shugaban PDP, Haliru Mohammed Bello na ma shugaba Goodluck Jonathan barka bayan zaben shi shugaban kasa
shugaban PDP, Haliru Mohammed Bello na ma shugaba Goodluck Jonathan barka bayan zaben shi shugaban kasa
Talla

Hukumar zaben Najeriya ta tabbatar da zaben shugaba Jonathan
00:15

NIGERIA- INEC DECLARES JONATHAN PRESIDENT ELECT a

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.