Najeriya
Kungiyar gwamnonin arewacin Najeriya ta zargi ‘yan siyasa kan rikicin da ya gudana lokacin zaben kasar
Kungiyar gwamnonin arewacin tarayyar Najeriya ta zargi ‘yan siyasa da nuna halayen da suka janyo tashe-tashen hankulan da suka biyo bayan zaben shugaban kasa da aka gudanar.Shugaban kungiyar gwamnan Jihar Niger Babangida Aliyu ya bayyana haka.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: