Isa ga babban shafi
Najeriya

Kungiyar gwamnonin arewacin Najeriya ta zargi ‘yan siyasa kan rikicin da ya gudana lokacin zaben kasar

 Kungiyar gwamnonin arewacin tarayyar Najeriya ta zargi ‘yan siyasa da nuna halayen da suka janyo tashe-tashen hankulan da suka biyo bayan zaben shugaban kasa da aka gudanar.Shugaban kungiyar gwamnan Jihar Niger Babangida Aliyu ya bayyana haka.  

Alamar hukumar zabe a Tarrayar Najeriya
Alamar hukumar zabe a Tarrayar Najeriya
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.