Isa ga babban shafi
Turai

Kungiyar tarrayar turai ta budai ma’aikata a garin Bengaghazi na kasar Libiya

Babbar Jami’ar diplomasiyar kungiyar kasahsen turai, Catherine Ashton, ta ce kungiyar za ta ci gaba da goyan bayan ‘yan tawayen kasar Libya, bayan ta bude ofishin Jakadancin kungiyar a Benghazi.Ashton ta shaidama manema labarai cewa, kungiyar zata ci gaba da tallafawa yan tawayen, ta fannin tattalin arziki, ilimi da kiwon lafiya, yayin da ta bukaci shugaba Muammar Ghadafi da sauka daga karagar mulkin kasar. 

Catherine Ashton da  Antonio Patriota na Bresil
Catherine Ashton da Antonio Patriota na Bresil Reuters
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.